Heartfelt condolences to the Embassy of Turkiye in Nigeria

Jiya, Professor Isa Ali Ibrahim Pantami Ya jagoranci tawaga ta abokanen aiki zuwa Embassy na Kasar Turkiye a Abuja saboda taaziyya da jaje game da girgizan kasa da ta auku, yayi sanadiyyar rasuwar sama da mutum dubu talatin da bakwai (37,000) a kasar da kuma Syria. Har a yanzu ana kan samun gawawwaki na mutane.
Muna rokon Allah Ya musu rahama, da dukkan yan’uwan’mu da suka rigamu gidan gaskiya, kuma Ya kiyaye na gaba.

close

Oh hi there 👋
It’s nice to meet you.

Sign up to receive the latest updates in your inbox.

Categories: Blog

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

7 − four =